Lyrics

Zo ki taba ni da alkairi soyayya ki Da akwai shagali in zami auren kauna Kece Yan mata nidai bakonki ne Mai yin hidima kuma mai kishinki ne Munyo nisa dan zamanin mu ne Da ni da abokai munzo gunkinee Na gane kauna Wasu ta sa su suyi kuka Ni na gane kauna Dan ita che farinciki na ni So juyo kalli idanu na Ki fada mani, ko waye ke kanaurki Sai ya bar mani Halaye naki dakyau ni sunyi mani Zumar kaunar che ki kika sha Kuma kin dan sammar mani Kauna tai kauna So ke damuna Ke che zabina, soyayya ta sarke rai na Kece Kece Ana fadi soyayya yar dace Kula dani karda kice na nace Yawwan tunannin ki nake, kin sace In nayo murmushi kuma ke che Duba, duba Kalla, kalla So ya kama ni Yan mata, zo zo duba Sanki lallai na saba Duba, bama taba ba Yar Baba, hasken ki yayi kamar zara Mai sanki karda ki yar, lura Duba, duba Bazan yar bah Baigen mai hai ba Ban dena bah
Lyrics powered by www.musixmatch.com
instagramSharePathic_arrow_out